fidelitybank

Mutane fiye da 127 sun makale a girgizar kasar Taiwan

Date:

Hukumomi a Taiwan sun tabbatar da maƙalewar mutum 127 cikin ɓuraguzan gini sakamakon girgizar ƙasar da ta faru.

Cikin adadin, 77 a cikinsu sun maƙale a cikin wata hanya da ke ƙarƙashin tsauni a Jinwen da Daqinqshui a Hualien, kamar yadda jami’ai suka bayyana.

Sannan mutane biyu Jamusawa ne da suka maƙale a hanyar ƙarƙashin ƙasa a Chongde da ke gandun daji na yankin.

Sauran mutum mutum 50 kuma sun maƙale a ƙananan motocin bas huɗu da suke hanyar zuwa gandun dajin Taroko daha birnin Hualien. In ji BBC.

Dukkansu ma’aikata ne da za a kai otal ɗin SilksPlace Taroko gabanin hutun yini huɗu daga Alhamis zuwa Lahadi.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp