fidelitybank

Mutane da dama sun jikkata a harin da Rasha ta kai tashar nukiliyar Ukraine

Date:

Mutane da dama aka kashe ko jikkata a gobarar da ta tashi bayan harin Rasha a kan tashar nukiliya ta Ukraine, kamar yadda ma’aikatar harkokin wajen ƙasar ta bayyana.

Ma’aikata na ci gaba da lura da tashar ta Zaporizhzhia don tabbatar da cewa tana aiki yadda ya kamata ba tare da tiriri mai guba ya tashi ba, a cewar ma’aikatar cikin wata sanarwa a Facebook.

Kamfanin dillancin labarai na AP ya rawaito cewa, an kashe sojojin Ukraine uku da jikkata biyu a harin da Rasha ta kai cikin dare.

Idan har na’urorin da ke sanyaya tashar suka samu matsala za a fuskanci bala’i mai girman gaske na yaɗuwar tiriri mai guba na radiation.

“Dubban mutane – ciki har da farar hula da suka gaza guduwa daga yankin saboda luguden wuta – za su shiga tasku,” in ji sanarwar.

Shugaban Ukraine ya ce bala’in fashewar nukilya a Zaporizhzhia zai zarta na baya da aka taɓa gani sau 10 idan ya faru. .

spw

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp