fidelitybank

Mutane biyu sun nutse bayan kwale-kwale ya kife a jihar Kogi

Date:

Mutane 2 ne suka rasa rayukansu sakamakon kifewar wani kwale-kwale a Lokoja babban birnin jihar Kogi, saboda mummunar ambaliyar ruwa da ta addabi jihar Confluence.

Lamarin dai kamar yadda shaidun gani da ido suka bayyana, ya faru ne a daren ranar Litinin.

Har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, masu ninkaya na ci gaba da neman su biyo bayan kifewar kwale-kwalen da ke jigilar mutane zuwa Ajaokuta a karshen titin.

Daya daga cikin wadanda aka kashen mai suna Abudulfatia Abudulazeez.

Wani ganau ya ce, “Rikicin kwale-kwalen ya sa fasinjoji ke tsallakawa daga Ganaja zuwa karshen Ajaokuta. Abin takaici, kwale-kwalen ya kasa kai su inda suka nufa, saboda jama’a suna kallo ba tare da wani taimako ba, tunda dare ya yi.”

Kokarin yin magana da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kogi William Ovye Aya ya ci tura har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

nnnhausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...
X whatsapp