fidelitybank

Mutane biyu sun mutu a hatsarin jirgin ruwan kasuwanci a Legas

Date:

Rahotanni sun ce mutane biyu sun rasa rayukansu a wani mummunan hatsari da ya rutsa da wani jirgin ruwan kasuwanci da ya taso daga Ipakodo, a Ikorodu zuwa Victoria Island, Legas a safiyar Laraba.

An yi sa’a, an ceto wasu 15, yayin da wasu mutane uku suka bace kamar yadda aka yi bayani a kai.

An ce jirgin na dauke da fasinjoji kusan 20 ne a lokacin da lamarin ya faru wanda shaidun gani da ido suka ce ya faru ne da misalin karfe 4:30 na safiyar Laraba.

Shaidu sun yi zargin cewa wadanda suka fara isa wurin ‘yan kamun kifi ne kafin isowar masu aikin ceto daga Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) da kuma na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas (LASEMA).

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ba ruwan Biri da gada a makamin Nukiliya – Shettima

Mataimakin shugaba Najeriya Kashim Shettima ya ce ƙasar za...

An kashe Mutane 70 a jihar Filato

Rahotonni daga jihar Filato na cewa Æ´anbindiga sun kai...

Ambaliya ta kashe mutane 100 a Amurka

Hukumomi a jihar Tesxas da ke Amurka sun bayyana...

Tsohon Ministan kuma jigo a PDP ya koma ADC

Tsohon ministan harkokin ‘yan sanda kuma sau uku a...

Trump ya caccaki Elon Musk

Shugaban Amurka Donald Trump ya caccaki tsohon mashawarcinsa, Elon...

Dalilin da ya sa Kwankwaso ya ki shiga jam’iyyar hadaka – Galadima

Jam'iyyar NNPP ta ce abin da ya sa ba...

Obi ba zai taba zama shugaban kasa ba – Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce, tsohon É—an takarar...

Ƴansanda sun kama ƴan Ghana 19 da aka yi safararsu a Najeriya

Rundunar ƴansandan Najeriya ta kuɓutar da wasu ƴan Ghana...

Benue da Edo da Bayelsa na fargabar balewar madatsar ruwan Kamaru

Gwamnatocin jihohi uku na cikin shirin ko-ta -kwana, sakamakon...

Jihohin Najeriya tara da za a iya samun ambaliya ciki harda Kano

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet, ta yi hasashen...

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...
X whatsapp