fidelitybank

Mutane biliyan 1 na fama da cutar taɓin hankali a duniya – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce, kusan mutane biliyan daya a duk duniya suna fama da wani nau’i na tabin hankali, kamar yadda sabbin bayanai na Majalisar Dinkin Duniya suka nuna.

Bayanan da aka fitar a ranar Juma’a sun ce adadin ya fi damuwa, saboda ya hada da kusan daya cikin matasa bakwai. A cewar Tribune.

“A cikin shekarar farko ta cutar ta COVID-19, yawan yanayi na yau da kullun kamar baƙin ciki da damuwa ya haura sama da kashi 25 cikin ɗari,” in ji shi.

Ta ce a cikin nazari mafi girma na lafiyar kwakwalwa, tun farkon karni cewa, WHO ta bukaci karin kasashe da su shawo kan matsalolin da ke kara tabarbarewa.

Bisa ga bayanan, rashin daidaiton zamantakewa da tattalin arziki, matsalolin lafiyar jama’a, yaki, da rikicin yanayi na cikin duniya, barazanar tsarin ga lafiyar kwakwalwa.

Hukumar ta ce, bakin ciki da damuwa sun haura sama da kashi 25 cikin 100 a farkon shekarar cutar kawai.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...
X whatsapp