fidelitybank

Mutane biliyan 1 na fama da cutar taɓin hankali a duniya – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce, kusan mutane biliyan daya a duk duniya suna fama da wani nau’i na tabin hankali, kamar yadda sabbin bayanai na Majalisar Dinkin Duniya suka nuna.

Bayanan da aka fitar a ranar Juma’a sun ce adadin ya fi damuwa, saboda ya hada da kusan daya cikin matasa bakwai. A cewar Tribune.

“A cikin shekarar farko ta cutar ta COVID-19, yawan yanayi na yau da kullun kamar baƙin ciki da damuwa ya haura sama da kashi 25 cikin ɗari,” in ji shi.

Ta ce a cikin nazari mafi girma na lafiyar kwakwalwa, tun farkon karni cewa, WHO ta bukaci karin kasashe da su shawo kan matsalolin da ke kara tabarbarewa.

Bisa ga bayanan, rashin daidaiton zamantakewa da tattalin arziki, matsalolin lafiyar jama’a, yaki, da rikicin yanayi na cikin duniya, barazanar tsarin ga lafiyar kwakwalwa.

Hukumar ta ce, bakin ciki da damuwa sun haura sama da kashi 25 cikin 100 a farkon shekarar cutar kawai.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp