fidelitybank

Mutane biliyan 1 na fama da cutar taɓin hankali a duniya – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ce, kusan mutane biliyan daya a duk duniya suna fama da wani nau’i na tabin hankali, kamar yadda sabbin bayanai na Majalisar Dinkin Duniya suka nuna.

Bayanan da aka fitar a ranar Juma’a sun ce adadin ya fi damuwa, saboda ya hada da kusan daya cikin matasa bakwai. A cewar Tribune.

“A cikin shekarar farko ta cutar ta COVID-19, yawan yanayi na yau da kullun kamar baƙin ciki da damuwa ya haura sama da kashi 25 cikin ɗari,” in ji shi.

Ta ce a cikin nazari mafi girma na lafiyar kwakwalwa, tun farkon karni cewa, WHO ta bukaci karin kasashe da su shawo kan matsalolin da ke kara tabarbarewa.

Bisa ga bayanan, rashin daidaiton zamantakewa da tattalin arziki, matsalolin lafiyar jama’a, yaki, da rikicin yanayi na cikin duniya, barazanar tsarin ga lafiyar kwakwalwa.

Hukumar ta ce, bakin ciki da damuwa sun haura sama da kashi 25 cikin 100 a farkon shekarar cutar kawai.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp