fidelitybank

Mutane 90 ake fargabar sun mutu bayan tsananin sanyin Amurka

Date:

Kusan mutum 90 ne suka mutu a sassan Amurka bayan da kasar ta shiga cikin yanayi na matsanancin sanyi.

Akalla mutum 25 ne suka mutu a Tennessee sai 16 a Oregan da har yanzu ke karkashin dokar ta baci saboda matsanancin sanyi.

Dubban mutane kuma suna cikin duhu saboda katsewar wutar lantarki.

Bayanai na cewa yanayin na muku-mukun sanyin zai ci gaba har tsakiyar makon nan.

Mutum 89 ne suka mutu jumulla sanadin sanyi mai tsanani a sassan Amurka cikin makon da ya gabata, kamar yadda kididdiga daga kafar CBS ta nuna.

Akasarin mace-macen sun faru a Tennessee da Oregan. An kuma ba da bayanan mutuwar wasu a Illinois da Pennsylvania da Mississippi da Washington da Kentucky da Wisconsin da New York da New Jersey.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp