fidelitybank

Mutane 800,000 na buƙatar aikin tiyatar zuciya a Najeriya – Ƙungiyar Likitoci

Date:

Ƙungiyar ƙwararrun likitocin zuciya da jijiyoyin jini ta Najeriya (ACTSON) ta ce, ‘yan ƙasa fiye da 80,000 ne ke buƙatar tiyatar zuciya kowacce shekara.

Shugaban ƙungiyar, Dakta Uvie Onakpoya ne ya bayyana haka a Abuja baban birnin ƙasar, lokacin taron ƙungiyar na shekara-shekara.

Ya ce cutukan da ke da alaƙa da zuciya da jijiyoyin jini ne kan gaba wajen haddasa yawan mace-mace fiye da kowacce cuta a duniya.

Dakta Onakpoya ya ce takwas cikin duk yara 100 da aka haifa, na ɗauke da cutukan da suka shafi zuciya.

Ya ƙara da cewa a Najeriya fiye da yara 55,000 ake haifa da cutar zuciya duk shekara.

Shugaban ƙungiyar likitocin zuciyar ya ce a bara, mutum 212 ne kaɗai aka yi wa tiyatar zuciya, saboda tsadar tiyatar da sauran matsaloli.

Dakta Onakpoya ya ce ƙungiyar ta sha kira ga hukumomin Najeriya a kan su kafa dokar da za ta sauƙaƙa yin tiyatar zuciya.

A cewarsa, ta yadda masu jinyar za su samu sauƙi wajen zuwa asibitocin gwamnati da masu zaman kansu don yi musu tiyatar.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp