fidelitybank

Mutane 6 sun rasu a haɗarin mota a Abuja

Date:

 

 

Mutane shida ne su ka rasa rayukansu a Wani haɗarin mota da ya rutsa da su a a garin Tingan Maje da ke Babban Birnin Nijeriya, Abuja.

Haka kuma mutane 9 sun ji raunuka a haɗarin da ya afku da misalin ƙarfe 10 na safe a jiya Juma’a.

Shaidun gani da ido sun ce haɗarin ya afku ne bayan da kan wata gingimari ya ƙwace ya haye kan wata motar haya, inda mutane biyar su ka rasu nan take, ɗaya kuma ya ƙarasa a asibiti.

Shaidun sun ce mutum uku tsallake rijiya da baya, inda basu ji ko rauni ba a haɗarin.

Ogar Ochi, Kwamandan Hukumar Kare Tituna ta Ƙasa, FRSC, ya tabbatar da hadarin, inda ya alaƙa ta shi da gudun wuce sa’a.

Ya ce mutane 18 ne abin ya rutsa da su, inda 6 su ka mutu, tara su ka ji raunuka sannan uku su ka tsallake.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...
X whatsapp