fidelitybank

Mutane 412 ne suka mutu yayin da 522 suka jikkata a hanyar Legas – FRSC

Date:

Hukumar Kiyaye Aukuwar Hadura ta Kasa ta ce, mutum 412 ne suka mutu yayin da mutum 522 suka samu munanan raunuka a haÉ—uran ababen hawa da suka auku a hanyoyin Legas tsakanin watan Janairu zuwa Oktoba.

Babban jami’in hukumar mai lura da shiyyar Legas Olusegun Ogungbemide -wanda ya wakilci babban shugaban hukumar – a taron ranar tunawa da waÉ—anda hatsarin kan tituna ya rutsa da su ne ya bayyana haka a birnin na Legas.

Ya ƙara da cewa bincike ya nuna cewa gudun wuce kima, da rashin gyaran ababen hawa, da tuƙin ganganci a matsayin abubuwan da suke haddasa aukuwar mafi yawan haduran da ake gamuwa da su.

Ya ci gaba da cewa sauya wa direbobi É—abi’a game da waÉ—ancan abubuwa da na da matuÆ™ar muhimmanci, wajen rage aukuwar hasuran.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp