fidelitybank

Mutane 3 sun mutu a wani hatsarin mota a Maiduguri

Date:

Wani hatsarin mota da ya afku a kan babbar hanyar Maiduguri zuwa Damaturu a ranar Juma’a, ya yi sanadiyar mutuwar fasinjoji uku, wasu kuma sun samu raunuka daban-daban.

Hatsarin kamar yadda wata majiya ta bayyana, ya afku ne mai nisan kilomita kadan daga garin Benisheik da ke karamar hukumar Kaga a jihar Borno da safiyar Juma’a.

Majiyar ta bayyana cewa wata motar Borno Express mai lamba BAM 249 XA da ta taso daga Maiduguri zuwa Kano ta yi hatsarin.

A cewar majiyar, “mata biyu da namiji daya sun rasa rayukansu; wasu sun jikkata. An garzaya da wadanda suka jikkata zuwa asibiti kusa da Benisheik.”

Utten Iki Boyi, kwamandan hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), bai samu samun damar zuwa ba saboda bai amsa kiransa ba domin tabbatar da faruwar hatsarin.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp