fidelitybank

Mutane 3 sun mutu a kan neman sarauta a Edo

Date:

Rahotanni daga jihar Edo da ke kudu maso kudancin Najeriya na cewa mutum uku sun mutu sakamakon rikicin da ke da alaka da neman shugabanci a karamar hukumar Uhunmwonde.

Kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN, ya rawaito cewa lamarin ya faru ne a kauyen Uselu-Nahor ranar Laraba.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, Katongs Bello, ya tabbatar da aukuwar lamarin sai dai bai yi karin bayani ba.

Kamfanin dillancin labarai na Æ™asa (NAN) ya rawaito cewa, wasu ‘yan bindiga ne suka kai hari kan mutanen, kuma daya daga cikin wadanda aka kashe jami’in tsaro ne da ke aiki a Ahor Kara.

Mutanen suna karbar kudin fakin na motoci lokacin da ‘yan bindigar suka kai mutu harin inda suka kashe mutum uku nan take.

Bayanai sun nuna cewa rikicin yana da nasaba da rikicin shugabanci da ya ki ci ya ki cinyewa a kauyen.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp