fidelitybank

Mutane 28 sun jikkata bayan da Kansila ya jefa gurneti yayin taron zaman majalisa

Date:

Yan sanda a Ukraine sun ce wani kansilan ƙauye a yammacin ƙasar ya jefa gurneti a cikin ɗakin da majalisar ƙaramar hukumar ke zama, tare da raunata mutum 26.

Lamarin ya faru ne da safiyar ranar Juma’a, a shelkwatar ƙaramar hukumar Keretsky ta jihar Transcarpathian da ke yammacin ƙasar.

Kawo yanzu ‘yan sanda ba su ce komai ba kan manufar harin, wanda mutum shida suka samu munanan raunuka.

A lokacin da abin ya faru ana tsaka da haska zaman majalisar kai-tsaye a shafin Facebook

Kansilolin na tsaka da zazzafar muhawara kan kasafin kuɗin ƙaramar hukumar na shekarar 2024, tare da kuɗin da ƙaramar hukuma ta kashe a wannan shekara da kuɗaɗen garaɓasar da shugaban kansilolin zai samu.

Kimanin sa’a ɗaya da rabi kafin fara zaman, an hasko ɗaya daga cikin kansilolin na magana da ƙarfi, inda yake nuna adawa da kasafin kuɗin, daga nan sai ya fice daga zauren, tare da wani mutum.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp