fidelitybank

Mutane 25,000 sun bata bat a cikin shekaru 10 a Najeriya – Kungiyar Agaji

Date:

A ranar Laraba ƙungiyar agaji ta ƙasa da ƙasa Red Cross a Najeriya ta ce, ƙasar ta samu mutum sama da 25,000 da suka ɓata cikin shekaru 10 da suka gabata.

Da yake zantawa da manema labarai, jami’in hulɗa da jama’a na ICRC a Najeriya Aliyu Dawobe, ya bayyana an samu adadin ne bayan da ƴan uwan mutane suka zo suka shigar da batun a wurin ƙungiyar ta Red Cross.

Dawobe ya ce, “ICRC ta fara haɗa kan iyalai ne a shekarar 2013 a Najeriya.

Ya ce mutum 25,000 da suka ɓace kaɗan ne daga cikin mutanen da suka san cewa ICRC na taimakawa wajen haɗa ’yan uwa da suka rabu da iyalansu.

Dawobe ya ce sun yin rajistar korafe-korafensu kuma akwai fiye da batutuwa 25,000 da aka shigar gaban ICRC.

Sai dai jami’in na ICRC ya ce alkaluman mutanen da suka ɓata a Najeriya a cikin shekaru goma da suka wuce za su iya raguwa sakamakon cewa wasu iyalai na sake haɗuwa da ƴan uwansu ba tare da taimakon ƙungiyar Red Cross.

naija hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp