fidelitybank

Mutane 22 sun mutu 52 sun tsira da ransu a harin ta’addancin Cocin Owo – Akeredolu

Date:

Gwamnan jihar Ondo, Arakunrin Oluwarotimi Akeredolu, ya bayyana cewa mutane 80 harin ta’addancin da aka kai ranar Lahadin da ta gabata a cocin St Francis Catholic da ke titin Owa-luwa, Owo ya shafa.

Gwamna Akeredolu ya ce, mutane 22 ne suka rasa rayukansu sakamakon wannan mummunan harin, yayin da wasu 52 da suka tsira da rayukansu ke kwance a cibiyar lafiya ta tarayya, Owo, Asibitin St Louis, Owo da babban asibitin Owo da kuma wasu asibitoci masu zaman kansu.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Talata a yayin wani jawabi ga al’ummar jihar kan harin ta’addancin da aka kai a ranar Lahadin da ta gabata a cocin St. Francis Catholic Church, dake titin Owaluwa, Owo.

dailypost news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

MuÆ™arraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon É—an majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...
X whatsapp