fidelitybank

Mutane 20 sun mutu bayan sun kwankwadi Barasa

Date:

Mutane kusan 20 suka mutu a Morocco, bayan sun sha wata barasa mai guba a wani kantin gefen titi da ke birnin Ksar el-Kebir na arewacin kasar.

An kuma kai wasu gommai zuwa asibiti cikin mawuyacin hali, inda mutum biyu ke kwance a dakin kula da masu matsananciyar jinya.

Hukumomi sun kama wani mutum mai shekara 48 bisa zargin hannu a lamarin. Yayin da ‘yan sanda suka ce sun gano kimanin lita 50 ta ruwan barasar a shagonsa.

Haramun ne sayar da barasa a kasar Moroko, sai dai rahotanni sun ce sau da yawa ana sayar da gidajen cin abinci da kantuna a fakaice. In ji BBC.

A watan Agusta, mutum takwas ne aka ba da rahoton mutuwarsu bayan sun sha gurbatacciyar barasa a yankin Oriental na arewacin kasar.

Kimanin mutum 20 kuma sun mutu a watan Yulin bara a irin wannan lamari da ya faru a Oujda, da ke gabashin Moroko.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp