fidelitybank

Mutane 157 sun kamu da cutar ƙyandar Biri a Najeriya – NCDC

Date:

Hukumar kiyaye yaɗuwar cututtuka ta Najeriya ta tabbatar da cewa mutum 157 sun kamu da cutar ƙyandar biri zuwa yanzu a faɗin ƙasar, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

NCDC ta bayyana hakan ne a rahotonta na baya-bayan nan na mako 30 tun bayan fitowar cutar.

Sannan ta ce mutum biyar cutar ta kashe zuwa yanzu.

Cutar kyandar biri wata cuta ce da ba ta fiye fitowa ba, wadda ke yaɗuwa daga dabbobi zuwa bil-adama, mafi yawanci a kauyuka da ke yankunan tsakiya da yammacin Afirka kusa da manyan gandun daji masu zafi da ruwan sama mai yawa.

Najeriya na ɗaya daga cikin kasashen da cutar ke yaɗuwa a cikinta.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp