fidelitybank

Mutane 15 sun mutu a hanyar Kogi – FRSC

Date:

Hukumar Kiyaye Aukuwar Haɗura FRSC, ta tabbatar da mutuwar mutum 15, da wasu mutum biyar kuma suka samu munanan raunuka a wani hatsarin mota da ya auku a jihar Kogi.

Kamfanin dillancin labaran (NAN), ya ruwaito cewa hatsarin ya auku ne bayan da wata motar fasinja ƙirar J-5 da wata tankar mai suka yi taho mu gama a garin Koton-Karfe da ke kan babbar hanyar Lokoja zuwa Abuja da safiyar ranar Talata.

Babban kwamandan Hukumar Kiyaye Aukuwar Hadura mai lura da jihar Stephen Dawulung, ya ce tuni aka kai wadanda suka samu raunukan asibiti domin ba su kulawar gaggawa.

Mista Dawulung ya ce saɓa dokokin hanya da direban motar fasinjan ya yi ne ya haddasa aukuwar hatsarin.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp