fidelitybank

Mutane 14 sun rasa ransu a hatsarin mota a hanyar Bauchi

Date:

Akalla mutum 14 ne suka rasu a wani hatsarin mota a ƙauyen Zangoro akan hanyar Bauchi-Darazo.

Lamarin ya faru afku ne jiya Alhamis. Babban kwamandan hukumar kiyaye haɗura reshen jihar ta Bauchi, Yusuf Abdullahi, shi ya bayyana faruwar hakan a wani rahoto kan yawan haɗura da ake samu a jihar, inda ya ce hatsarin ya kuma jikkata mutum biyar.

Ya ce hatsarin ya faru ne tsakanin wata mota kirar Golf da kuma Chevrolet.

Kwamandan ya danganta yawan haɗura da ake samu kan gudu fiye da ƙima da mutane ke yi, inda ya ce jami’ansa sun gano kuɗi N73,000 da wayoyin salula guda bakwai da kuma ƙananan jakukkuna a wurin da lamarin ya faru.

Abdullahi ya ce an ɗauki gawarwakin mutanen da suka rasu da kuma waɗanda suka jikkata zuwa Asibitin Koyarwa na Abubakar Tafawa Balewa.

Ya shawarci masu ababen hawa da su tabbata sun bi dokokin hanya domin ƙaucewa shiga hatsari.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp