fidelitybank

Mutane 14 mu ka kama bayan an kashe Mafarautan Kano a Edo – Ƴansanda

Date:

Rundunar ƴansandan jihar Edo ta sanar da kama mutum 14 da ake zargi suna da hannu a kashe matafiya a ranar Alhamis.

Matafiyan dai sun ratsa ta jihar ne a hanyarsu daga Fatakwal da ke kudancin Najeriya zuwa Kano da ke arewacin ƙasar, inda wasu ƴan sa-kai suka tare su a yankin Uromi bisa zargin masu garkuwa da mutane ne, wanda hakan ya sa mutanen yankin da suka musu aika-aikar.

A cewar kakakin rundunar ƴansandan jihar Edo, Moses Yamu, ya ce an kama wasu waɗanda ake zargi da hannu a kisan.

“A cigaba da bincike da muke yi, zuwa yanzu mun kama mutum 14 da ake zargi suna da hannu, sannan an yi taron gaggawa tsakanin dukkan masu ruwa da tsaki na yankin domin a kwantar da hankalin jama’a,” in ji Yamu a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Sai dai rundunar ta ƙara da cewa kawo ɗauki da ta yi ne ya taimaka wajen ceto mutum 10 daga cikin matafiyan.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp