fidelitybank

Mutane 13 sun mutu a wani hatsarin mota a jihar Ondo

Date:

Mutum 13 sun mutu sakmakon wani hatsarin mota a jihar Ondo.

Hatsarin ya afku ne tsakanin wasu motocin bas biyu a daidai wata gada da ake kira Ose da ke kan babban hanyar Owo/Ikare-Akoko.

Ganau sun bayyana cewa haÉ—arin ya faru da misalin karfe 10 na safiyar yau Asabar, inda lamarin ya rutsa da mutum 14.

Mutum 13 daga cikinsu sun ƙone ƙurmus yayin da aka ceto wani guda da ya samu munanan raunuka.

Babban kwamandan hukumar kiyaye haɗura ta jihar Ondo, Samuel Ibitoye, ya tabbatar wa da gidan talbijin na Channels faruwar lamarin, inda ya ce tayan ɗaya daga cikin motocin ne ya fashe abin da ya janyo motar ta ƙwace wa direba har ta kai suka yi karo da wata motar bas, inda nan take suka kama da wuta.

Ya ce jami’ansu sun garzaya zuwa wajen da lamarin ya faru,inda suka mutumin da ya jikkata zuwa asibitin gwamnatin tarayya da ke Owo domin ba shi kulawa.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp