fidelitybank

Mutane 11,000 ne suka mutu a Libya – Kungiyar Agaji

Date:

Ƙungiyar agaji ta Red Cresent a Libya na cewa adadin mutanen da suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a yankin Derna sun kai dubu 11,000.

Sannan akwai yiwuwar alƙaluman su ƙaru yayin da ake cigaba da zaƙulo ƙarin gawarwaki a cikin laka.

Mahukunta na kiyasata cewa akwai mutane dubu 30 da suka rasa muhallansu yanzu haka.

Wakilin BBC ya ce “ba wai kawai yankin Derna ba ne ambaliyar ta shafa, kusan daukancin arewacin Libya masu manyan birane an tafka wannan barna.”

Ƴan siyasa a Libya sun nemi a gudanar da bincike domin gano yadda ambaliyar ta lalata madatsun ruwa biyu.

Akasarin ƴan kasar na zargin akwai sakaci na rashin kulawa.

Majalisar Ɗinkin Duniya ita ma ta soki yadda ƙasar ke tafiyar da tsare-tsarenta.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp