fidelitybank

Mutane 11 sun kone kurmus a wani hadarin mota – FRSC

Date:

Mutum 11 sun ƙone ƙurmus a mummunan haɗarin mota da ya ritsa da ababe hawa daban-daban a yankin Ochadamu na Jihar Kogi.

Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC), ta faɗa cikin wata sanarwa ranar Alhamis cewa hatsarin ya ritsa da ababen hawa 20.

Jami’in hulɗa da jama’a na FRSC, Bisi Kazeem, ya ce za a iya kare afkuwar haɗurran, yana mai kira ga masu ababen hawa da su dinga kula da abin hawan nasu akai-akai.

“Tawagar bincike ta ba da rahoton cewa lamarin ya ritsa da mutum 18,” in ji shi.

“Daga cikinsu, mutum bakwai – uku maza huɗu mata  sun ji raunuka daban-daban, yayin da sauran 11 ɗin waɗanda ba a iya tantance jinsinsu ba ya zuwa lokacin haɗa wannan rahoton suka ƙone ƙurmus.”

Ya ƙara da cewa rahoton ya bayyana dalilin faruwar hatsarin da lalacewar titi, da shanyewar birki, da rashin ingancin abin hawa.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp