fidelitybank

Mutane 10 sun jikkata a Isra’ila bayan harin Hezbullah

Date:

Harin makamai masu linzami da Hezbollah ta harba daga Lebanon zuwa biranen Haifa da Tiberian na arewacin Isra’ila a cikin dare ya jikkata mutum goma, kamar yadda hukumar ko ta kwana ta Isra’ila.

Hukumar ta ce yawancin waÉ—anda suka jikkata, sun samu raunuka ne a sanadiyar fashewar gilasai da tagogi da sauran abubuwa.

Makamai masu linzamin sun sauka ne a gidaje da wani wajen cin abinci, kamar yadda rundunar sojin Isra’ila ta bayyana, inda ta Æ™ara da cewa za ta Æ™addamar da bincike domin gano yadda hare-haren makaman suka kauce wa tsaron Æ™asar ba tare an kakkaÉ“o su ba.

Ita dai Hezbollah ta ce ta Æ™addamar da harin ne da niyyar tarwatsa makaman Isra’ila.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maÆ™iya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp