fidelitybank

Musulman ƙarya ne ke kashe-kashe a Najeriya – CAN

Date:

Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, a jiya ta ce musulman karya ne ke kashe kashen mutane

Kungiyar CAN ta yi murna da Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA) da Musulmai masu aminci a yayin da suke bikin Eid-el-Fitri.

Kungiyar ta bukace su da su ci gaba da kiyaye koyarwa da ka’idojin watan Ramadan a cikin ayyukansu na yau da kullum, kamar yadda manzo ya yi nuni da shi, a lokutan bukukuwan Sallah da kuma bayan bukukuwan Sallah.

Sanarwar da Babban Sakatare Janar na Kasa, Daramola Joseph ya fitar ta ce: ta ce, “Kungiyar Kiristoci ta Najeriya na murna da Alhaji Sa’ad Abubakar III, Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), da kuma kungiyar Kiristoci ta Najeriya da daukacin al’ummar musulmi yayin da suke gudanar da bukukuwan Sallar Idi na bana.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp