fidelitybank

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Date:

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi kira ga Musulmin Najeriya da su ci gaba da jajircewa da kuma yin sadaukarwa.

Mista Obi ya bayana haka ne a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a don taya al’ummar Musulmi murnar bikin babban sallah.

Ya ce irin wannan lokaci na murnar bikin sallah, tunatarwa ce na ƙarfin imani, yin ladabi da kuma kaskantar d akai.

Tsohon gwamnan na jihar Anambra ya yi fatan cewa murnar bikin wata dama ce ga shugabannin Najeriya a dukkan mataki, na su yi duba kan ɗabi’un kyakkyawan shugabanci.

“Ina taya illahirin al’ummar Musulmi murnar bikin sallah. Ina fatan wannan lokaci zai ƙara ƙarfafa mana haɗin-kai da kuma zaburar da mu wajen aiki don samar da Najeriya mai nagarta. Eid Mubarak,” kamar yadda Mista Obi ya bayyana.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp