fidelitybank

Musulman Kenya sun zargi gwamnati da kawo ruɗani a ganin wata

Date:

Wani sashe na al’ummar Musulmai a Kenya sun zargi gwamnatin ƙasar da kawo ruɗani a ganin wata bayan ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutun sallah.

Ministan harkokin cikin gida Kithure Kindiki ne ya ayyana hutun a ranar Laraba a wata sanarwar da gwamnati ta fitar.

Shugaban Majalisar Koli ta Musulmi a Kenya, Hassan Ole Naado, ya shaida wa shafin intanet na Nation cewa sanarwar da gwamnatin ƙasar ta yi ya ruɗa al’ummar musulmi domin bai kamata ba har sai an ga watan sallah.

Mista Naado ya ce, ba gwamnati ce ke da hurumin sanar da kawo karshen watan Ramadan ba, inda ya ce shugaban majalisar koli ta Musulmi shi ke da ikon yin hakan.

“Ya kamata gwamnati ta tuntuɓi Musulmi kafin ta yanke hukunci. Wannan babban kuskure ne kuma mai ruɗarwa,” inji shi.

Musulmai da dama a ƙasar sun yi Alla-wadai da matakin gwamnatin a shafukan sada zumunta

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp