fidelitybank

Murja ‘yar TikTok na amsa tambayoyi daga EFCC

Date:

Hukumar EFCC ta sanar da kama fitacciyar ƴar TikTok, Murja Ibrahim Kunya saboda zargin laifin wulaƙanta takardun kuɗin Najeriya, wato naira.

Ofishin shiyya na hukumar da ke Kano ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwar da suka fitar, inda hukumar ta ce an kama ta ne bisa zarginta da wulaƙanta kuɗin Najeriya.

“An kama Murja Kunya ne bisa zarginta da wulakanta takardun kuɗin naira a lokacin da take zaune a otel ɗin Tahir Guest Palace a Kano. An sake kama ta ne bayan da farko ta tsere daga belin da hukumar ta ba ta kimanin wata ɗaya da ya gabata.

“Da farko an kama ta ne a watan Janairun 2025 bayan saɓa dokar amfani da kuɗi na babban bankin Najeriya, wadda ta hana wulaƙanta takardun kuɗin Najeriya wato naira. Sai hukumar ta bayar da belinta kafin a gabatar da ita a kotu a Kano, da lokacin zuwa kotu ya yi sai ta tsere, aka neme ta aka rasa.”

“Bayan makonni ana nemanta ne jami’anmu suka kama ta a ranar Lahadi 16 ga watan Maris, sannan aka mayar da ita ofishin hukumar da ke Kano.”

Sanarwar ta ƙara da cewa hukumar na shirye-shiryen gabatar da ita a kotu.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp