fidelitybank

Murja ‘yar TikTok na amsa tambayoyi daga EFCC

Date:

Hukumar EFCC ta sanar da kama fitacciyar ƴar TikTok, Murja Ibrahim Kunya saboda zargin laifin wulaƙanta takardun kuɗin Najeriya, wato naira.

Ofishin shiyya na hukumar da ke Kano ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwar da suka fitar, inda hukumar ta ce an kama ta ne bisa zarginta da wulaƙanta kuɗin Najeriya.

“An kama Murja Kunya ne bisa zarginta da wulakanta takardun kuɗin naira a lokacin da take zaune a otel ɗin Tahir Guest Palace a Kano. An sake kama ta ne bayan da farko ta tsere daga belin da hukumar ta ba ta kimanin wata ɗaya da ya gabata.

“Da farko an kama ta ne a watan Janairun 2025 bayan saɓa dokar amfani da kuɗi na babban bankin Najeriya, wadda ta hana wulaƙanta takardun kuɗin Najeriya wato naira. Sai hukumar ta bayar da belinta kafin a gabatar da ita a kotu a Kano, da lokacin zuwa kotu ya yi sai ta tsere, aka neme ta aka rasa.”

“Bayan makonni ana nemanta ne jami’anmu suka kama ta a ranar Lahadi 16 ga watan Maris, sannan aka mayar da ita ofishin hukumar da ke Kano.”

Sanarwar ta ƙara da cewa hukumar na shirye-shiryen gabatar da ita a kotu.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp