fidelitybank

Munafurci ne karka zarge mu da yaƙar Falasɗinawa – Martanin Isra’ila ga Turkiyya

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya ce a yanzu sojoji da manyan kwamandojin na “Zirin Gaza, kuma an baza su ko’ina a yankin”.

Tun da farko shugaban Turkiya, Recep Tayyip Erdogan, ya zargi Isra’ila da aikata laifukan yaƙi.

Firaministan na Isra’ila bai kama sunan Erdogan ba, amma ya ce “Kada ka zargemu da aikata alifukan yaƙi, idan kana tunanin za ka zargi sojojinmu da aikata laifukan yaƙi wannan munafurci ne, Mu ne ke da sojoji mafiya tsafta a duniya.”

Ya ce rundunar sojin ƙasar na ɗaukar matakan da suka dace wajen kare fararen hula, tare da zargin Hamas da aikata laifukan ci zarafi ta hanyar “amfani da mutane a matsayin garkuwa”.

Ma’aikatar lafiya a Gaza da ke ƙarƙashin ikon Hamas, ta ce fiye da mutum 7,600 aka kashe a Gaza tun bayan da Isra’ila ta fara kare hare-haren bom a yankin.

A ranar Juma’a Hukumar Lafiya ta Duniya, WHO, ta ce kashi 40 na wadanda ka kashe ƙananan yara ne.

Hamas ta kashe fiye da mutum 1,400 a hare-haren da ta kai Isra’ila ranar 7 ga watan Oktoba, mafiya yawansu fararen hula, ciki har da mata da ƙananan yara.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp