fidelitybank

Munafurci Afrika take yi na ƙin goyon bayan Ukraine a farmaki Rasha – Macron

Date:

Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya yi kakkausar suka kan matsayin da shugabannin kasashen Afirka suka dauka a kan yakin Ukraine.

Mista Macron ya yi tir da abinda ya kira ”Munafurcin kasashen Afirka”’ wadanda suka ki yarda cewa Rasha na yaki a Ukraine.

Shugaban na Faransa na wannan jawabi ne a birnin Yaoundé na kasar kamaru a wata ziyara da yake yi a kasashen Afirka

Wasu daga cikin kasashen nahiyar Afirka sun ki fitowa fili su soki Rasha, saboda yakin da take a Ukraine.

A watan Maris kasashen Afirka da dama sun ki halartar taron da Majalisar Dinkin Duniya ta kira domin yin Allah wadai da mamayar da Rasha ke yi a Ukraine;

Mujallar Journal du Cameroun ta ruwaito cewa, shugabannin biyu za su tattauna batun mayakan jihadi irinsu Boko hakaram da ke yi wa arewacin Kamaro barazana, da kuma batun ‘yan awaren Ambazoniya.

Shugaban na Faransa na ziyarar kasashen Afirka uku, inda ake sa ran zai tattauna batun karancin abinci, da rikice-rikice tare kuma da batun alaka tsakanin Faransa da kasashen nahiyar. In ji BBC.

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp