fidelitybank

Muna son shiga kungiyar tarayyar Afrika – Sudan

Date:

Shugaban mulkin sojin Sudan, Abdel Fattah al-Burhan ya ce, ƙasar za ta amince da tayin da ƙungiyar tarayyar Afrika, AU ta yi na kawo ƙarshen rikici a ƙasar idan an mayar da ita cikin ƙungiyar.

Ƙungiyar ta AU ta dakatar da Sudan ɗin ne bayan da sojoji suka karɓe mulki a watan Oktobar 2021.

A ranar Lahadi ne janar Burhan ya gana da tawagar da ƙungiyar AU ta kafa domin kawo ƙarshen rikin da ke faruwa a ƙasar, wadda Mohamed Ibn Chambas ke jagoranta.

Tawagar mai mambobi uku zata shiga tsakanin wajen tattaunawa da maido da ƙasar kan turbar dimokradiyya, inda zata yi aiki da masu ruwa da tsaki ƴanSudan na cikin gida da waje domin samar da zaman lafiya mai ɗorewa.

A wata sanarwa da janar Burhan ya wallafa a shafinsa na Facebook ya bayyana ƙwarin guiwa kan ƙungiyar ta AU da yiwuwar kawo ƙarshen yaƙin da ake yi a ƙasar, amma ya nemi a mayar da Sudan cikin AU ta zama cikakkiyar mamba.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp