fidelitybank

Muna neman tsohon ministan makamashi ruwa a jallo – EFCC

Date:

Hukumar yaƙi da cin hanci (EFCC), ta bayyana cewa tana neman tsohon ministan makamashi da ƙarafa na kasar, Olu Agunloye, ruwa a jallo.

EFCC na zargin sa ne da almundahanar dala biliyan shida na kwangilar wutar lantarki da aka bayar tun a gwamnatin tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo daga 1999 zuwa 2003.

Rahotonni sun ce kwangilar ta shafi aikin tashar wuta ta Mambila da ke Gembu a jihar Taraba, wadda wani bincike da BBC ya ce, shekara 40 da fara maganarsa.

Tun da farko hukumar ta taɓa gayyatar Mista Agunloye a 2016, inda ta yi masa tambayoyi, sai dai ya sha musanta zarge-zargen.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp