fidelitybank

Muna neman mutumin da ya ce ya yi gano da ƴan ta’adda a Legas – Ƴan Sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Legas, ta yi kira ga mutumin a wani faifan bidiyo da ya yi zargin cewa wasu ‘yan ta’adda dauke da makamai sun kai masa hari a Lekki jihar Legas domin ya fito ya taimaka wajen gudanar da bincike kan lamarin.

Bidiyon wani matashi da ya yi zargin cewa ‘yan ta’adda ne suka dauke shi a zagayen Ikoyi da ke Lekki a cikin kayan sojoji ya bazu a shafukan sada zumunta.

Sai dai jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin, ya ce binciken farko da rundunar ta gudanar ya nuna cewa wannan ikirari karya ce, inda ya bukaci wanda ake zargin ya bayyana a ofishin.

A cikin jerin sakonnin da ya wallafa a shafinsa na twitter, PPRO ya ce rundunar ba za ta bar wani abu ba tare da tabbatar da tsaron mazauna Legas da masu ziyara.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp