fidelitybank

Muna murƙushe ƴan ta’adda a Filato – Sojoji

Date:

Jami’an sojin ƙasa da aikin wanzar da zaman lafiya a Jihar Filato ya rataya a wuyansu, sun bayyana cewa, suna samun nasara a yaƙi da ‘yan bindiga kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Da yake magana da jaridar Punch a birnin Jos ranar Litinin biyo bayan kashe ‘yan bindiga takwas da jami’ai suka yi a wani aiki na musamman da ƙaramar hukumar Wase ranar Lahadi, kakakin aikin Manjo Ishaku Takwa, ya ce a ba za a lamunce da ƴan bindiga su cigaba da bin jama’ar gari suna korarsu daga gidajensu a duk wani yanki na jihar ba.

Ya bayyana cewa, ayyukan ƴan bindigar sun yi ɓarna mai yawa a jihar, musamman a yankunan karkara.

A cewar shi, ayyukan korar ƴan bindigan wanda aka fara Asabar din da ta gabata, za a cigaba da shi har sai an yi nasara baki daya akan mayakan.

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...
X whatsapp