fidelitybank

Muna magance matsalar rashin wutar lantarkin Kano – KEDCO

Date:

Kamfanin sayar da wutar lantarki a Najeriya na Kano Electricity Distribution Company (KEDCO), ya sanar da kwastomominsa cewa, za su kasance cikin duhu na tsawon awa takwas a ranar Asabar sakamakon gyaran da yake yi a wata tasharsa da ke jihar Kano.

Kamfanin na KEDCO dai shi ne ke bai wa jihohin Kano da Katsina da Jigawa lantarki, duka a arewacin Najeriya.

A cewar sanarwar da ya aike wa abokan hulÉ—ar tasa, an É—auki matakin ne saboda aikin gyara É—aya daga cikin na’urorin rarraba wutar da ke Kumbotso a cikin birnin Kano.

Za a yi aikin ne daga ƙarfe 10:00 na safe zuwa 6:30 na yamma, a cewar KEDCO.

‘Yan Najeriya na fama da É—aukewar wutar lantarki a dukkan sassan Æ™asar a baya-bayan nan sakamakon lalacewa da babban layin lantarkin ke yawan yi.

Ranar Laraba ma sai da layin ya lalace da misalin ƙarfe 11:27 na rana.

latest news in lokoja, kogi state

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp