fidelitybank

Muna magance matsalar rashin wutar lantarkin Kano – KEDCO

Date:

Kamfanin sayar da wutar lantarki a Najeriya na Kano Electricity Distribution Company (KEDCO), ya sanar da kwastomominsa cewa, za su kasance cikin duhu na tsawon awa takwas a ranar Asabar sakamakon gyaran da yake yi a wata tasharsa da ke jihar Kano.

Kamfanin na KEDCO dai shi ne ke bai wa jihohin Kano da Katsina da Jigawa lantarki, duka a arewacin Najeriya.

A cewar sanarwar da ya aike wa abokan hulÉ—ar tasa, an É—auki matakin ne saboda aikin gyara É—aya daga cikin na’urorin rarraba wutar da ke Kumbotso a cikin birnin Kano.

Za a yi aikin ne daga ƙarfe 10:00 na safe zuwa 6:30 na yamma, a cewar KEDCO.

‘Yan Najeriya na fama da É—aukewar wutar lantarki a dukkan sassan Æ™asar a baya-bayan nan sakamakon lalacewa da babban layin lantarkin ke yawan yi.

Ranar Laraba ma sai da layin ya lalace da misalin ƙarfe 11:27 na rana.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp