fidelitybank

Muna kira ga Iran da ta hada kai da Larabawa – Yariman Saudiyya

Date:

Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Mohammed Bin Salman, ya yi kira ga ƙasar Iran da ta hada kai da ƙungiyar tattalin arzikin ƙasashen yankin Larabawa, tare da daina tsoma baki a al’amuran da suka shafi harkokin cikin gida na ƙasashen.

Yariman ya yi wannan kira ranar Asabar yayin bikin bude taron ƙoli na ƙungiyar da ke gudana a birnin Jidda na kasar Saudiyya. Kamar yadda jaridar Saudi gazzet ta ruwaito.

Ƙasashe mambobin ƙungiyar shida tare da ƙasashen Masar, da Jordan da kuma Iran ne ke halartar taron.

A jawabin buɗe taro Yariman na Saudiyya ya ce ana buƙatar haɗin kai domin taimakawa wajen farfaɗo da tattalin arziki duniya, sannan kuma ya yi gargaɗin cewa rashin tsari mai kyau game da makamashi ka iya haifar da hauhawar farashi a kasuwannin duniya.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp