fidelitybank

Muna kira ga Iran da ta hada kai da Larabawa – Yariman Saudiyya

Date:

Yarima mai jiran gadon sarautar Saudiyya Mohammed Bin Salman, ya yi kira ga ƙasar Iran da ta hada kai da ƙungiyar tattalin arzikin ƙasashen yankin Larabawa, tare da daina tsoma baki a al’amuran da suka shafi harkokin cikin gida na ƙasashen.

Yariman ya yi wannan kira ranar Asabar yayin bikin bude taron ƙoli na ƙungiyar da ke gudana a birnin Jidda na kasar Saudiyya. Kamar yadda jaridar Saudi gazzet ta ruwaito.

Ƙasashe mambobin ƙungiyar shida tare da ƙasashen Masar, da Jordan da kuma Iran ne ke halartar taron.

A jawabin buɗe taro Yariman na Saudiyya ya ce ana buƙatar haɗin kai domin taimakawa wajen farfaɗo da tattalin arziki duniya, sannan kuma ya yi gargaɗin cewa rashin tsari mai kyau game da makamashi ka iya haifar da hauhawar farashi a kasuwannin duniya.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...

JAMB ta amince da maki 150 mafi ƙanƙanta don samun gurbin karatu a jami’o’i

Hukumar shirya jarrabawar shiga Jami'o'i ta Najeriya (JAMB) ta...

ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya, ASUU da dakatar yajin...

Masu haɗakar ADC na ɓaɓatu ne saboda rashin gwamnati – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umar Radda ya yi...
X whatsapp