fidelitybank

Muna kan bakar mu na nuna karfin tuwo a kan Nijar – ECOWAS

Date:

Shugaban Guinea- Bissau Umaro Sissoco Embalo ya ce har yanzu Ecowas na kan matsayinta na amfani da ƙarfin soji a Nijar.

Cikin wata hira da ya yi da kafar yaɗa labaran France24, Embalo ya koka kan yawaitar juyin mulki a yankin yammacin Afirka cikin shekarun baya-bayan nan, sannan ya yi magana kan rawan da Ecowas ke taka wa wajen hana aukuwar hakan.

Mista Embalo ya bayyana juyin mulkin da ake a yankin yammacin Afirka da cewa yi wa dimokraɗiyyar yankin tarnaƙi ne.

Yana mai cewa rashin ɗaukar matakai kan juyin mulkin da ake yawan yi a yankin, ka iya rage kimar Ecowas.

“Ecowas ta ɗauki matakin girke sojojinta, kuma mun gudanar da taruka har guda biyu game da haka a Najeriya”, in ji shi.

Tun da farko ƙungiyar Ecowas ta yi barazanar amfani da ƙarfi soji don mayar da hamɓararren shugabna Nijar Mohamed Bazoum, idan duka hanyoyin tattaunawar diplomasiiya suka ci-tura.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp