fidelitybank

Muna goyon bayan Matawalle a kan mallakar bindiga – Kungiyar Arewa

Date:

Wata kungiyar Arewa a karkashin kungiyar Arewa Development Forum for Peace and Justice (ADFPJ) ta  goyi bayan kiran da gwamnan jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle ya yi na cewa, jama’a su mallaki bindigogi, domin kare kansu daga ‘yan fashi da ke addabar al’ummarsu.

Kungiyar, a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Litinin din da ta gabata ta hannun Shugaban Hukumar, Alhaji Zubairu Mustafa, ta kuma yi kira ga gwamnonin Arewa da su bi matakan da Matawalle suka dauka na kafa ‘yan sa-kai na ‘yan banga na al’umma, domin kara kaimi ga kokarin hukumomin tsaro a yankin.

Da take yabawa musamman ga kungiyar kare hakkin jama’a (CPG) da Matawalle ta kaddamar a Zamfara ranar Asabar, kungiyar ta ce, sukar da suka biyo bayan matakan tsaro ba su da tushe balle makama daga wadanda ba sa fatan zaman lafiya ya dawo jihar da kuma Arewa baki daya.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp