fidelitybank

Muna goyon baya. Gwamnan CBN ya tsaya takarar shugabancin ƙasa – EMT

Date:

Wata kungiya mai suna Emefiele Mobilisation Team (EMT), ta ce Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN) Dakta Godwin Emefiele, yana wakiltar wata dama ta musamman ta samar da zaman lafiya da hadin kai da ci gaba a kasar idan ya tsaya takarar shugaban kasa.

EMT kungiya ce, a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki.

Shugaban tawagar kuma kodineta na EMT na kasa, Dakta Jacob Attah, ya yi magana a wani taron manema labarai ranar Asabar a Lokoja a madadin kwamitin zartarwa na kungiyar na kasa.

A cewarsa, EMT ta kunshi ’yan kishin kasa ne da suka taru, domin nuna halayen shugabanin Gwamnan CBN.

“Ga mutumin da aka haifa a Kudu-maso-Yamma, ya yi karatu a Kudu maso Gabas, kuma daga Kudu maso Kudu, Dakta Emefiele yana wakiltar wata dama ta musamman ta zaman lafiya, hadin kai da ci gaba ba kawai a Kudancin Najeriya ba har ma a fadin Najeriya.

“Muna kira ga dukkan masu kishin kasa da su tashi tsaye, domin a lissafta su a cikin dukkan muhimman ayyuka na wanda zai zama shugaban Najeriya na gaba da kuma goyon bayan kiran da Dr. Godwin Ifeanyinchukwu Emefiele ya yi na ya tsaya takara mafi girma a kasarmu.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp