fidelitybank

Muna gargaɗin kar ƴan Najeriya su mutu a Sudan – NLC

Date:

Kungiyar Kwadago ta ƙasa NLC a ranar Asabar din da ta gabata ta bukaci gwamnatin tarayya da ta baiwa ‘yan Najeriya tabbacin kare lafiyar ‘yan kasar sakamakon yakin da ake yi a kasar Sudan.

Mista Joe Ajaero, shugaban kungiyar NLC ne ya bayyana hakan a Abuja cikin wata sanarwa mai taken, “Kada ‘yan Najeriya a Sudan su mutu”.

Sanarwar ta kara da cewa, “Mun sanya ido sosai tare da yanke kauna ga bala’in da ke faruwa a Sudan sakamakon yakin da ake yi a kasar.

“Bai kamata a bar ‘yan Najeriya su mutu a Sudan ba saboda sakaci. Bai kamata a yi kasa a gwiwa ba wajen tabbatar da tsaron lafiyarsu da kuma kwashe su zuwa Najeriya idan yakin ya ci gaba da rikidewa zuwa yakin basasa.

“Har yanzu aikin gwamnati ne kuma muna kira ga gwamnatin tarayya da ta tabbatar da hakan.”

A halin da ake ciki, Shugaban Hukumar Kula da ‘Yan Najeriya mazauna kasashen waje (NIDCOM), Honarabul Abike Dabiri-Erewa, ta ce kwanan nan kona jiragen sama a filin jirgin saman kasar na iya kawo cikas ga kwashe ‘yan Najeriya da ke makale a Sudan.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp