fidelitybank

Muna ganin makudan kuɗaɗen da kuke kashewa wajen siyan fom ɗin takara – TGM

Date:

Ƙungiyar da ke sa ido kan harkokin zaɓe a Najeriya wato TMG, ta gargaɗi masu riƙe da muƙaman gwamnati a kan amfani da dukiyar ƙasa wajen gudanar da yaƙin neman zaɓe da sauran harkokin jam’iyya.

Ƙungiyar ta ce, ta lura da yadda wasu manyan jami’ai, ciki har da ministoci, suke amfani da kayan gwamnati kamar jiragen sama da motoci, har ma da kuɗaɗe wajen yin kamfen.

Shugaban ƙungiyar, Auwal Musa Rafsanjani, ya shaida wa BBC cewa abu ne da ba za a lamunta da shi ba, kuma ya yi ikirarin cewa a gwamnantin Muhammadu Buhari ce kadai aka samu irin wannan karya doka.

Ya kuma nuna damuwa a kan makudan kudaden da masu rike da mukaman gwamnati suka kashe wajen sayan fom din tsayawa takara.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp