fidelitybank

Muna da kwarin gwiwar gudanar da babban taron APC – Buni

Date:

Jam’iyyar APC ta ce ba za ta yi kasa a gwiwa ba, wajen gudanar da shirye-shiryen babban taron kasa da za a gudanar a ranar 26 ga watan Maris.

Gwamna Mai Mala Buni na Yobe kuma shugaban kwamitin tsare-tsare na jam’iyyar APC mai rikon kwarya (CECPC) ya bayyana hakan a wata sanarwa da mai magana da yawunsa Mamman Mohammed ya fitar a Damaturu ranar Laraba.

“Muna ci gaba da kasancewa dangi guda daya, tare da mutunta shugabanmu da juna da kuma biyayya ga jam’iyyarmu,” in ji Mista Buni.

“Mun dukufa wajen ganin mun samu nasarar babban taron kasa mai zuwa, kuma ba za a karkatar da mu daga wannan kyakkyawar manufa ta ciyar da jam’iyyar APC gaba ba.”

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp