fidelitybank

Muna cikin shirin ko ta kwana a kan cutar Marburg -NCDC

Date:

Hukumar da ke yaki da cutuka masu saurin yaduwa ta NCDC, ta ce, tana cikin shirin ko-ta-kwana, bayan da aka samu bullar cutar Marburg a kasar Ghana.

A wata sanarwa da hukumar ta NCDC ta fitar ta ce Najeriya ta tanadi abubuwan gwaje-gwajen gano cutar da kuma yadda za su magance ta idan ta bulla a kasar..

Ta kara da cewa likitocin kasar sun shirya wa cutar ta Marburg mai alaka da Ebola, an kuma tsaurara matakan sa-ido kan cutar.

Kawo yanzu dai ba a samu rahoton bullar cutar a kasar ba, wacce ta fi kowacce kasa yawan al’umma a nahiyar Afirka.

A farkon makon nan ne dai,hukumomin lafiya a Ghana suka tabbatar da bullar cutar a kasar, inda mutum biyu da aka tabbatar na dauke da cutar suka mutu, yayin da aka killace gomman mutane.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp