fidelitybank

Muna bukatar Wike a jam’iyyar mu – APC

Date:

Jam’iyyar APC reshen Jihar Ribas, ta yi kira ga Ministan Babban Birnin Tarayya, FCT, Nyesom Wike da ya dawo jam’iyyar saboda ana bukatarsa.

Shugaban kwamitin riko na jam’iyyar APC, Tony Okocha, ya ce jam’iyyar ce ke kan mulki, don haka ya kamata Wike ya shiga.

Ya zanta da manema labarai a Fatakwal bayan ‘yan majalisar jihar 27 sun koma APC.

Da aka tambaye shi ko sauya shekar wani bangare ne na shirin Wike ya koma APC, Okocha ya ce: “Bana tunanin haka.

“Ko menene dalilinsu idan sun isa gadar za su tsallaka ta.

‘’Wike dan siyasa ne da sunansa ya girgiza a cikin al’umma; don haka babu wanda zai iya tunani ko ya ce masa idan zai koma APC ko a’a.

“A 2023, ya taimaka kwarai da gaske wajen nasarar APC a jihar.

“Mafi kyawun abin da muke rokonsa ya yi shi ne ya zo ya koma jam’iyyar APC domin ita ce ke mulki.”

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp