fidelitybank

Muna Allah wadarai da kisan shugabar mata ta jam’iyyar AA – Ɗan takarar Gwamna

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar Action Alliance (AA) a zaben 2023 a jihar Kaduna, Timothy Adamu, ya bayyana kaduwarsa da kisan gillar da wasu ‘yan bindiga suka yi wa Misis Victoria Chimtex.

A wata sanarwa da shi da kansa ya fitar a Kaduna ranar Larabar da ta gabata, ya ce, ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba ne suka harbe Misis Victoria Chimtex a gidanta da misalin karfe 8:30 na daren ranar Litinin, kuma mijin da kyar ya tsallake rijiya da baya sakamakon raunukan da maharan suka yi masa a kafarsa. Wannan lamari ne mai matukar tayar da hankali cewa za a iya kai wa irin wannan iyali hari a yankunan karkara.”

Ya kara da cewa, “Misis Victoria Chimtex ta kasance mamba ce mai karfi a jam’iyyar Labour wadda shahararta ta shahara a tsakanin al’umma. Ya kamata mu koyi yin siyasa ba tare da wani abu na dacin rai ba, kuma a yi hakan domin ci gaban al’umma baki daya”.

Ya yi Allah wadai da harin da aka kai wa ‘yan uwa, yana mai cewa abin damuwa ne kuma ya kamata ‘yan Najeriya su yi Allah wadai da shi, domin ya kamata a rika kallon siyasa a matsayin bayyana manufofin yadda ake tafiyar da al’umma.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...
X whatsapp