fidelitybank

Muna ƙoƙarin ceto yaran da aka yi garkuwa da su a Kogi – Gwamnati

Date:

Gwamnatin jihar Kogi ta ce, tana aiki ba dare ba rana, don ceto wasu yara uku da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka yi garkuwa da su a ranar Laraba, 3 ga Agusta, 2022.

Kwamishinan yada labarai da sadarwa na jihar Kogi, Kingsley Fanwo ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya raba wa manema labarai a ranar Asabar.

Fanwo ya tabbatar wa mazauna Kogi cewa gwamnati mai ci za ta ci gaba da taka-tsan-tsan wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’a inda ya kara da cewa, gwamnati za ta ci gaba da hada kai da jami’an tsaro domin ci gaba da rike matsayinta na jiha mafi aminci a kasar nan.

Sai dai ya sake nanata dokar hana rufe hanci da gidajen karuwai da gidajen kwana, inda ya jaddada cewa, matakin shi ne na bai wa miyagu mafaka a jihar Kogi.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp