fidelitybank

Mun zo ne domin mu kwace jihar Enugu – APC

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki ta bayyana cewa jam’iyyar a shirye take ta karbi mulki a jihar Enugu da sauran jihohin kudu maso gabas a shekarar 2023.

Sabon zababben mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa reshen Kudu, Emma Eneukwu ne ya bayyana haka ranar Lahadi a Enugu lokacin da jam’iyyar ta karbe shi a filin jirgin saman Akanu Ibiam.

Mista Eneukwu, wanda ya yi jawabi ga taron ya bayyana cewa, APC ce za ta lashe zaben gwamna a daukacin jihar ta Kudu maso Gabas.

Ya kara da cewa lashe kujerar gwamnan Enugu ya fi muhimmanci ga jam’iyyar, saboda dabarun da take da shi a matsayin hedkwatar siyasar yankin.

Mataimakin shugaban jam’iyyar na kasa ya yi kira ga ‘ya’yan jam’iyyar na jihar Enugu da su kasance masu hadin kai ta yadda za su yi kokarin karbar mulki tare da samar da ingantacciyar shugabanci da zai sanya jin dadin ‘yan kasa a gaba.

“Lokaci ya yi da za mu karbe yankin Kudu maso Gabas gaba daya. Za mu yi hakan ne ta hanyar farawa daga gidan gwamnatin jihar Enugu.

“Mun zo ne domin mu kwace jihar Enugu; don baiwa Enugu sabon shugabanci.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp