fidelitybank

Mun yafe wa Somaliya bashin da mu ke bin su – Burtaniya

Date:

Burtaniya ta yafewa Somaliya bashin da take binta baki ɗaya ƙarƙashin shirin yafewa matalautan ƙasashe bashin da ake binsu.

Wannan mataki na nufin taimakawa Somalia ta samu damar shiga tsare-tsare da shirye-shiryen cibiyoyin kuɗi na duniya, don ta samu masu zuba jari da kuma habbakar tattalin arziki, tare gina tsaro mai ɗorewa a ƙasar.

Mataimakin jakadan Burtaniya Sam Thomas ne ya bayyana hakan bayan wata tattaunawa da suka yi a Mogadishu babban birnin ƙasar da ministan kuɗi na Somalia Dihi Iman Cige.

“A yau ina tabbatar wa da ministan kuɗi Bihiin cewa Burtaniya ta ta yafewa Somalia bashin da take binta da kashi 100,” kamar yadda ya sanar a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X daga ofishin jakadancin Burtaniya.

Ministan kuɗi na somaliya Bihii Iman Cige ya yi maraba da wannan mutuntawa.

nigeria news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...
X whatsapp