fidelitybank

Mun yabawa jami’an mu da suka mayar da Naira 600,000 da ka basu na cin hanci – ‘Yan sanda

Date:

Sufeto Janar na rundunar ‘yan sanda ta kasa, ya yaba wa wasu jami’an ƴan sanda da suka nuna halin ƙwarai da ba kasafai ake samu ba yayin gudanar da aikin jami’an.

A wata sanarwa da rundunar ƴan sandan ta fitar ta ce, akwai ɗan sanda, CSP Elemide Akinkunmi da ya mayar da Naira 600,000 da aka tura a asusunsa na banki bisa kuskure.

Ɗan sandan wanda shi ne shugaban gudanarwa na gidan rediyon ƴan sanda ya mayar da kuɗin da aka yi kuskuren tura masa zuwa ga asusun ƙungiyar jami’an ƴan sanda.

Shugaban ƴan sandan Najeriya, ya kuma yaba wa ɗan sanda Yahaya Ahmed a kotun shari’ar musulunci ta Gusau a jihar Zamfara, wanda sanarwar ta ce, ya ƙi karɓar cin hancin har Naira dubu 300,000 da wani Chukwuka Jude da aka gurfanar a kotun a ranar 18 ga Maris ya ba shi.

legits news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp